Posted by muhammad auwal on Monday, February 14, 2011,
Rahoto shetima m Alkali A ranar asabar din data gabatane shugaba IMRANA.A.BUBA
ya fara fidda sunayen wadanda zai iya tafiyar da kungiyar dasu a matsayin jagorori masu son cigaban kungiyar a karkashin jagorancin tsohon shugaban wato AUWAL ADAM SJ duk da cewa har yanzu shi ALIYU ABUBAKAR ADAM din basu gana da shugababa amma an bashi chairman a kungiyar akan cewa zasu hadu a wani taro da za a shirya a karshen watan aprilu mai zuwa .
Sannan a hankali zamu baiyana sunayen zababbun kungiya... Continue reading ...