Rahoto shetima m Alkali
A ranar asabar din data gabatane shugaba IMRANA.A.BUBA ya fara fidda sunayen wadanda zai iya tafiyar da kungiyar dasu a matsayin jagorori masu son cigaban kungiyar a karkashin jagorancin tsohon shugaban wato AUWAL ADAM SJ duk da cewa har yanzu shi ALIYU ABUBAKAR ADAM din basu gana da shugababa amma an bashi chairman a kungiyar akan cewa zasu hadu a wani taro da za a shirya a karshen watan aprilu mai zuwa .
          Sannan a hankali zamu baiyana sunayen zababbun kungiya...

Continue reading ...